Yan Bindiga Sun Shiga Abuja da Bindigogi, Sun Sace Sarki da Jikokinsa

Rahotanni na nuni da cewa wasu ‘yan bindiga sun sace Hakimin Dnako, HRH Etsu Yuda Garba, da jikokinsa biyu a birnin tarayya AbujaShaidun gani da ido sun tabbatar da cewa ‘yan ta’addar sun sace wasu mutum biyar daga gidaje daban-daban a cikin dare yayin harinMutanen yankin sun bayyana…

Yan Bindiga Sun Shiga Abuja da Bindigogi, Sun Sace Sarki da Jikokinsa …C0NTINUE READING >>>>

Leave a Comment