Jami’an kasashen Sin da Habasha sun yi kira da a kara zurfafa hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Afirka, don kara kuzarin bunkasa kasashe masu tasowa, da karfafa zamanantarwa, tare da samar da ci gaba mai inganci a fadin Afirka.
An bayyana hakan ne a yayin wani taron kara wa juna…
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Kara Kuzarin Ci Gaban Kasashe Masu Tasowa Da Karfafa Zamanantarwa …C0NTINUE READING >>>>